A Haramtawa Buhari Fita Qasar Waje

Femi Falana, shahararren lauyan nan na kare hakkin dan-adam, ya bukaci da a hana jigajigan ma'aikatan gwamnati musamman shugaban kasa da gwamnoni yawace-yawace zuwa kasashen ketare har sai an shawo kan tabarbarewar harkar tsaro. Falana ya yi wannan jawabi ne yayin gabatar da wata kasida game da 'yanci da dokokin yada labarai.

Femi Falana, shahararren lauyan nan na kare hakkin dan-adam, ya bukaci da a hana jigajigan ma'aikatan gwamnati musamman shugaban kasa da gwamnoni yawace-yawace zuwa kasashen ketare har sai an shawo kan tabarbarewar harkar tsaro. Falana ya yi wannan jawabi ne yayin gabatar da wata kasida game da 'yanci da dokokin yada labarai.
Tags
siyasa